Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Adadin masu lalurar tabin hankali na karuwa a Najeriy

Published

on

Wata sanarwa da shugaban kungiyar likitocin dake kula da masu cutar tabin hankali a kasar Taiwo Obindo ya fitar ta nuna cewa, yanzu haka sama da mutane miliyan 60 ne ke fama da cutar tabin hankali a sassan Najeriya.

Taiwo ya kuma ce, kula da masu fama da lalurar a kasar ya tabarbare ganin yadda alkaluman masu fama da cutar ke karuwa.

A karshe masanin yace, kashi 90 na marasa lafiyar basu da hanyar zuwa asibiti domin samun kulawar likitoci.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!