Connect with us

Labarai

Amurka ta yaba wa Najeriya kan hanzarta yanke hukunci a shari’o’in ta’addanci

Published

on

Amurka ta yaba da kokarin kasar nan kan yadda take hanzarta shari’o’in da suka shafi ta’addanci, bayan samun nasarar yankewa mutum 386 hukunci a wasu shari’o’i  da aka gudanar a baya-bayan nan.

 

A cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X, babban mai ba da shawara na Amurka kan harkokin Larabawa da Afirka, Massad Boulos, ya ce kasarsa na maraba da wannan ci gaba, yana mai cewa hakan babbar alama ce ta karfafa gaskiya da adalci.

 

Ya kara da cewa wannan mataki na nuna yadda Najeriya ke kokarin tabbatar da hukunta masu laifi tare da inganta tsarin shari’a a yaki da ta’addanci.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!