Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An dakatar da gasar Champion league sakamakon cutar-Covid 19

Published

on

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar  Turai,  ta sanar da dakatar da gasar wasannin cin kofin zakarun nahiyar turai wato Champion League.

Ta sanar da dakatar da gudanar da gasar ne sakamakon barazanar  yaduwar Cutar Coronaviros a tsakanin ‘yan wasa.

haka kuma dakatarwar ta shafi karamar gasar cin kofin kalubalen nahiyar na Europa lig, wanda shima aka dage gudanar da wasannin duba da yadda cutar data mamayi kasashen nahiyar turai da wasu sassa na fadin duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!