Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

An fitar da jadawalin jarrabwar WAEC ta bana

Published

on

Gwamnatin tarayya ta fitar da jadawalin tsarin yadda za a gudanar da jarrabawar kammala sakandare ta WAEC a ko wanne fanni, wadda za a fara rubutawa a ranar 17 ga watan Agusta mai kamawa zuwa 18 ga watan Nuwamban bana.

Yayin da jarrabawar NABTEB kuma za a fara rubuta ta a ranar 21 ga watan Satumba mai zuwa sannan a kammala ta a ranar 15 ga watan Oktoba mai zuwa.

Hakan na cikin jawabin da karamin ministan ilimi Chukwuemeka Nwajuiba ya gabatar bayan taron ganawa da shugabannin hukumomin shirya jarrabawar a birnin tarayya Abuja.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!