Connect with us

Labarai

ASUU ta bai wa gwamnati wa’adin kwanaki 4 don fara aiwatar sabon tsarin albashi

Published

on

Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ASUU ta sake jaddada matsayinta kan sabon tsarin albashi da aka amince da shi, inda ta ba gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki huɗu domin fara aiwatar da shi nan take.

 

Shugaban kungiyar, Farfesa Christopher Piwuna, ne ya bayyana hakan a wajen wani taron lacca da aka gudanar a Jami’ar Sa’adu Zungur da ke jihar Bauchi.

 

 Ya ce an cimma yarjejeniyar sabon tsarin albashin a watan Disamba na 2025, kuma an shirya fara aiwatarwa tun daga Janairu 2026,Sai dai ya ce har yanzu gwamnati ba ta cika wannan alkawari ba, abin da ya haifar da ci gaba da rikici da kuma barazanar yajin aiki a jami’o’i da dama a fadin ƙasar.

 

ASUU ta ce idan gwamnatin tarayya ta kasa fara biyan sabon tsarin albashin cikin wa’adin kwanaki huɗu da ta bayar, za ta ɗauki mataki mai tsauri.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!