Gwamnatin jihar Kano za ta yi taron jin ra’ayoyin jama’a da masu ruwa da tsaki kan sauye-sauyen da ake shirin yi a kundin tsarin mulkin ƙasa,...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake miƙa wa majalisar dokoki buƙatar ƙara ciyo bashi na Dala miliyan 347 daga ƙetare, ƙarƙashin shirin ciyo bashi na...
Ƙungiyar babbar Kwalejin koyar da Kwararrun likitoci ta yammacin Afrika, West African College of Physicians, ta na gudanar da babbana taronta na shekara-shekara na bana karo...
Mai martaba sarkin kano Khalifa Muhammadu Sunusi II, ya yaba da irin kokarin da hukumar Wasani ta jihar Kano ta ke yi wajen samar da wassanin...
Kamfanonin samar da wutar lantarki a fadin Najeriya nan sun yi barazanar dakatar da ayyukansu na samar da wuta saboda tarin bashin da ya haura sama...
Hukumar kididdiga ta Najeriya NBS, ta ce, tattalin arzikin kasar ya ƙaru da kaso 3 da digo 13 cikin 100 a watanni uku na farkon shekarar...
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin ƙara kuɗin tallafin karatu da ake bai wa ɗaliban jihar daga Naira dubu bakwai. ...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙaddamar da kwamitoci biyu domin dakile ambaliya da kuma kai agajin gaggawa a daminar bana, a wani bangare na shirin gaggawa da...
Iran ta tabbatar da cewa za ta gudanar da tattaunawa tsakaninta da Birtaniya da Faransa da Jamus a Istanbul kan shirinta na nukiliya. Kafar yaɗa...
Hukumar da ke lura da hasashen yanayi ta Najeriya NiMet, ta ce akwai yuwuwar samun ruwan sama tare da tsawa na tsawon kwanaki uku a jihar...