

Shugabar gwamnatin rikon kwarya ta Venezuela, Delcy Rodríguez, ta sanya hannu kan wani kudurin yin afuwa wanda kungiyoyin kare hakkin dan adam suka ce matakin zai...
Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya amince da rage lokutan aiki ga ma’aikatan gwamnati a watan Ramadan daga karfe 8 na safe zuwa 2 na...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta kai wani samame na bazata gidan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke Babban Birnin...
Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai ta kama wasu da ake zargi da taimaka wa Boko Haram tare da kashe wasu ’yan ta’adda a...
Wata gobara da ta tashi da asubahin yau Juma’a ta lalata akalla shaguna 50 a kasuwar Fatima Simra da ke unguwar Dakata a nan Kano. ...
Majalisar Dattawa ta rage kwanakin da ta sanar na zabe zuwa 300 domin kauce wa cin karo da Ibadar Azumin badi. Majalisar Dattawan Najeriya ta...
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta kasa NCDC ta bayyana cewa an samu karuwar masu kamuwa da zazzabin Lassa da kaso 57 cikin mako guda,...
Shalkwatar tsaro ta tabbatar da isowar sojojin Amurka su 100, don taimaka mata a yaƙin da ta ke da ƴan ta’addar da ke kaiwa jama’a hare-hare....
Gwamnatin Kano ta hannun Hukumar Ƙididdiga ta jihar KSBS, ta musanta iƙirarin cewa, sama da yara miliyan 2 ne ke rayuwa a matsayin mabarata a titunan...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya jajanta wa ƴan kasuwar da suka tafka asarar miliyoyin naira da dukiyoyi bayan tashin gobara a Kasuwar Singa da ke jihar...