Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi watsi da batun cewa zai iya sauya sheka zuwa jam’iyyar adawa ta PDP kafin zaben...
Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta za bi Farfesa Chris Piwuna babban likita a Asibitin koyarwa na Jami’ar Jos da ke jihar Filato a matsayin...
Hukumar da ke kula da samar da wutar lantarki ta Najeriya NERC, ta ce, ya zama wajibi kamfanonin rarraba wutar lantarki su biya diyya ga kwastomomin...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu biyar wajen ginawa tare da sanya kayan aiki a Sabuwar makarantar Sakandire ta musamman...
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, kuma jigo a jam’iyyar adawa ta PDP Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa nan da zuwa watanni shida jam’iyyar APC za ta...
Kotun Majistiri mai lamba 2 da ke Gyadi-gyadi a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Auwal Yusuf, ta yanke wa wasu masu gadi hukuncin zaman gidan gyaran...
Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ‘yan kwangilar da ke jan kafa wajen gudanar da ayyukan da ta basu, kan su tabbatar sun kammala a kan lokaci....
Kungiyar daliban Kwalejojin kimiyya da fasaha watau Polytechnic na Najeriya sun bai wa hukumar da ke lura da bayar da lamunin Ilimi wa’adin kwanaki biyar kan...
Gwanatin jihar Kano, ta ce, tsarinta na kawar da rashin aikin yi a tsakanin matasa ya yi nisa, duba da cewa duk shekara ana yaye matasa...
Asusun tallafa wa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya ce, Najeriya ce kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da cutar karancin...