Ƴan sanda a jihar Kano sun cafke wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar mai shekaru 38 bisa zarginsa da banka wuta a Masallaci yayin da ake...
Malam Abduljabbar Shiek Nasir Kabara, ya dakatar da lauyan da yake kare shi a kotun ɗaukaka ƙara. Yayin zaman Kotun na yau Laraba ƙarkashin jagorancin Mai...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, za ta gurfanar da tsohon gwamnan CBN Mista Godwin Emefiele a gaban Kotu gobe Laraba saboda ba...
Babban bankin Nijeriya CBN, ya sake gyara fasalin farashin harajin shigo da kayayyaki ta iyakokin ruwa da na tudu, wanda harajin na hukumar hana Fasa Kwauri ...
Kungiyoyin kare hakkin dan Adam da sa ido kan harkokin hada-hadar kudaden al’umma SERAP da takwarar ta, ta bibiyar kudaden kasafi ta BudgIT da ta kuma...
Jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta EFCC shiyyar birnin Fatakwal ta ce, ta cafke mutane 26 da ake zargi da damfara ta kafar...
Dakarun rundunar sojin Nijeriya sun gano wasu haramtattun matatun mai har guda 50 a dajin Biseni da ke yankin ƙaramar hukumar Yenagoa a jihar Bayelsa. Kwamandan...
Majalisar Dokokin Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta mayar da ragamar kula da matatar ruwa ta garin Bebeji daga ƙaramar Hukumar zuwa...
An rantsar da shugaba a kuma sauran jagororin ƙungiyar Akantoci mata ta Nijeriya SWAN shiyyar Kano. Yayin bikin rantsuwar wanda ya gudana a tsakiyar birnin Kano,...
Wani jirgin saman kamfanin Dana Air ya yi hatsari a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke birnin Lagos da safiyar yau Talata. Rahotanni sun...