

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta musanta wasu zarge-zargen da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta dangane da jagororin tawagar. A cewar ƙungiyar wasu marasa...
Gwamnatin Kano ta bayyana gobe Talata daya ga watan Muharram Hijira ta 1448 a matsayin ranar hutu ga ma’aikata. Hakan na cikin sanarwar da Daraktar ayyuka...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta bayyana cewa duk wanda zai ci gajiyar shirin auren gata da gwamnatin jihar ke shirin gudanarwa, ba zai iya raba...
Jami’an tsaro na haɗin gwiwa sun ƙara kaimi wajen yaƙi da ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Borgu da ke Jihar Neja, bayan samun rahotannin cewa masu...
Canada ta sanya dokar hana ‘yan kasa da shekaru 16 mallakar shafukan sada zumunta. Gwamnatin ta kuma bukaci kamfanonin da ke bayar da izinin bude...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027 kuma tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci a ayyana dokar ta-baci a kan harkokin...
An shiga jimami a ƙananan hukumomin Kabba da Bunu da ke jihar Kogi bayan wasu ’yan bindiga sun kai hari makarantar sakandiren gwamnati ta Iluke Bunu,...
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Kasa, wato NCAA, ta dakatar da lasisin kamfanin da ke gudanar da wani jirgin sama mai zaman kansa bayan...
Rundunar ‘Yan sandan Jihar Borno ta fara kamen motoci da sauran ababen hawa da ba su da lamba da kuma wadanda ke rufe lambobinsu. Jaridar...
Kotun tarayya ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC kan ta yi wa jam‘iyyar Access rajista. Wata kotun tarayya wadda da ke...