

Da safiyar yau Talata ne aka yi jana’izar Injiniya Kamal Muhammad Jamil Fagge, wanda ya kasance guda daga cikin ma’aikacin Freedom Radio Kano. A wayewar...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya ce ‘yan siyasa da rashin kyakkyawan shugabanci ne ke haddasa manyan matsalolin da kasar nan ke...
Fadar Shugaban Ƙasa ta kashe sama da Naira biliyan 37 wajen tafiye-tafiyen cikin gida da na ƙasashen waje cikin shekaru uku. Jaridar Daily Trust ta...
Bangarorin siyasar Libya da ke takaddama sun rattaba hannu kan wata yarjejeniyar da Majalisar Dinkin Duniya ta goyi baya, wadda ake ganin za ta share fagen...
Akalla manoma takwas ne aka kashe, yayin da wasu biyar suka jikkata sakamakon harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a kauyen Ghandi da ke ƙaramar...
Mai Martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sanusi na biyu ya kammala hawan sallar gani na kwanaki biyu inda ya kewaya sassa daban daban na birnin Kano...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci kungiyar Tarayyar Afirka AU ta ɗauki mataki kan abin da ya kira hare-haren ƙyamar baƙi da ake kai wa...
Ɗan takarar kujerar majalisar Sanatan Kano ta tsakiya na Jam’iyyar PRP a zaɓen shekerar 2027 da ke tafe Alhaji Najib Hamza, ya sanar da janyewa daga...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya ƙalubalanci gwamnatin tarayya da ta bayyana wa ’yan Najeriya yadda aka kashe kuɗaɗen da aka samu daga cire tallafin...
Shugaban Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya EFCC, Ola Olukoyede, ya ce hukumar za ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin kotu da ya soke...