

Rikicin cikin gida na jam’iyyar PDP ya ƙara kamari bayan da Sakataren Jam’iyyar na Ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya kai ƙorafi ga hukumar DSS, da kuma...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu 40 wajen yin aikin samar da hanyoyin mota a karamar hukumar Sule-Tankarkar a cikin...
Kungiyar malaman jami’o’in Najeriya ASUU, ta tabbatar da cewa ta na ci gaba da tattaunawa da wakilan gwamnatin tarayya da Alhaji Yayale Ahmed ke jagoranta, yayin...
Gwamnatin Tarayya ta ce tana da cikakkiyar amincewa da rundunar sojin kasa, ta na mai cewa babu wani yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu...
Hukumar Jin dadin Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta bayyana damuwa kan matakin da hukumomin Saudiyya suka ɗauka na rage wa ƙasar wani kaso mai yawa na...
Babban bankin Najeriya CBN, ya sanya hannu kan takardar yarjejeniyar yin aiki tare da takwaransa na kasar Angola domin samar da ci gaba a tsakanin manyan...
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce tattaunawar da ya yi da shugaban Rasha Vladimir Putin ta waya ta yi amfani sosai, a ci gaba da ƙokarin...
Hukumar kula da harkokin ruwa ta ƙasa, NiHSA, ta sanya jihohin Bayelsa, Kogi, Anambra, Delta da wasu jihohi a cikin matakin gargadin gaggawa saboda yiwuwar ambaliyar...
An ƙaddamar da sabon ginin masauki da wuraren zuba jari da aka tsara musamman domin al’ummar Musulmai ‘yan Najeriya a birnin Makkah, kusa da Masallacin Harami....
Ma’aikatar Ilimi ta tarayya, karkashin Ministan ilimi Dakta Maruf Tunji Alausa, ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta na cewa hukumar sharya jarabawar...