Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ce ta cafke wani babban ɗan kasuwa dauke da hodar Ibilis mai nauyin Kilo Giram...
Hukumar INEC ta sanar da ranakun da za ta bayar da takardar shaidar lashe zaɓe ga sabbin zababbun gwamnoni da yan majalisun jihohi da suka samu...
Gwamnatin jihar Kano ta nuna takaici bisa yadda masu ababen hawa musamman ƴan Adai-daita Sahu suke karya dokar tsaftar muhalli. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso,...
Majalisar Masarautar Bichi, ta bukaci da ta hada hannu da kungiyoyi masu zaman kansu da nufin samar da wadataccen hasken wutar lantarki a wasu yankunan masarautar...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rage awanni biyu cikin lokacin aiki na ma’aiakata a fadin jihar, a wani mataki na kyautata musu a cikin watan Ramadan. Hakan...
A yau Laraba ne Jama’iyar APC a jihar Kano ta gudanar da zanga-zangar lumana zuwa shalkwatar hukumar zabe INEC. Yayin zanga-zangar dai, shugabannin jam’iyyar, sun mika...
Jama’iyar APC, ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamnan Kano da aka gudanar ranar 18 ga wannan watan da muke...
Mai alfarma sarkin musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, kuma shugaban majalisar kolin harkokin addinin musulunci ta Najeriya, ya umarci al’ummar musulmi da su fara duban jinjirin...
Hukumar zabe ta Nijeriya INEC ta ayyana Dauda Lawal na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Jihar Zamfara, bayan da ya kayar da...
Bayan ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya samu nasara, Gwamnatin jihar Kano, ta sanya dokar hana fita daga safiyar yau Litinin. Gwamnatin ta sanya...