Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano gargadi al’umma, musamman bata gari da suke fakewa da lokacin taron jama’a domin aikata laifukan sara suka, da sauransu. Cikin...
Jarumin fina-finan hausar nan Dan’azimi Baba wanda akafi sani da Kamaye ya bayyana cewa sune sukayi sakaci masana’antar shirya fina-finan hausa ta lalace. Kamaye ya bayyana...
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani ya kai ziyarar ta’aziyya gidansu matashinnan marigayi Mus’ab Sammani da wani dan sanda ya harbe a...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Hafsat Idris wadda akafi sani da Barauniya ta musanta rade-radin da ake ta yadawa a kafafan sada zumunta na cewa ta...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Teema Makamashi ta karyata rade-radin da ake yadawa na cewa jaruman masana’antar Kannywood basu da tarbiyya. Yayin wata tattaunawa da jarumar...
Maimartaba Sarkin Kano Mallam Muhammadu Sanusi II ya kai zayara jami’ar Alkasimia dake garin Sharja a hadaddiyar daular larabawa, domin nemawa matasa mahaddata alkur’ani na jihar...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Zahra’u Saleh wadda akafi sani da Adama matar Kamaye acikin wasan kwaikwayon nan na Dadin Kowa ta bayyana cewa a shirye...
Gamayyar masu shiryawa da kuma jaruman masana’antar fina-finan Hausa ta Kannywood sun karrama sabon kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani. Yayin wata...
A yau Lahadi ne makarantar al’umma ta Bahaz Integrated Academy dake garin Wudil a nan Kano ta yaye dalibai guda talatin 30 da sukaci gajiyar koyon...
Kungiyar kwallon kafa ta Guarantee Radio ta sha da kyar a hannun takwararta ta Freedom a wani wasan sada zumunci aka fafata a yammancin juma’ar nan....