Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bada umarnin a harbe Zakin nan da ya kubuce daga gidan adana namun daji na nan Kano matukar...
Har izuwa yanzu jami’an tsaro daban-daban da ma’aikatan gidan adana namun daji dake nan Kano, suna cigaba da kokarin ganin sun cafke Zakin da ya kwace...
Hukumar kula da shige da fice ta kasa wato Kwastam mai kula da Kano da Jigawa ta cafke wata motar dakon mai wadda ke kunshe da...
Makarantar ‘yan mari ta Sheikh Manzo Arzai dake nan Kano, ta sallami daukacin ‘yan marin dake tsare a makarantar a jiya jumu’a. Wasu ‘yan marin da...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sauyawa baki dayan jami’anta dake aikin yaki da miyagun kwayoyi na hadin gwiwa da sauran jami’an tsaro wurin aiki....
Daya daga cikin dattawan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Alhaji Hamza Usman Darma ya bayyana cewa ko kadan jagoran jam’iyyar APC na karamar hukumar...
Wani magidanci mai suna Shu’aibu Ahmadu mazaunin unguwar Brigade dake nan Kano, yaki karbar gawar dansa mai suna Auwalu Shu’aib da ya rasa ransa tsawon shekaru...
A jiya jumu’a ne aka bude masallacin jumu’a na Umar Sa’id Tudunwada dake gidan rediyon manoma a unguwar Tukuntawa dake nan Kano. Wazirin Kano, Mallam Sa’ad...
Jarumar wasan kwaikwayon nan Surayya Aminu wadda akafi sa ni da Rayya a shirin film din Kwana Casa’in ta bayyana cewa ita fa a zahiri ba...
Cikin wani sautin muryar tattaunawar waya ta juramin fina-finan Hausa Isa A. Isa ya bayyana cewa jarumar nan da ta yi fice a shafukan sada zumunta...