Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta ce, ta gano ma’aikatan bogi sama da 45 da suke aiki a hukumar. Shugaban hukumar...
Babban jojin ƙasa mai shari’a Tanko Muhmmad ya buƙaci a gabatar masa da bayanan hukunce-hukuncen shari’o’i masu cin karo da juna da aka zarta a kotunan...
Gwamnatin jihar Borno ta fara shirin dawo da ƴan jiharta da ke gudun hijira a jamhuriyyar Nijar. Gwamnatin jihar ta aika da tawagar jami’anta zuwa garin...
Rundunar ƴan sandan jihar Neja ta tabbatar da sace hakimin Wawa Dakta Mahmud Aliyu, a karamar hukumar Borgu ta jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar...
Darakta kuma mai bada umarni a masana’antar Kannywood ya ce, tuni harkokin masana’antar suka faɗi ƙasa warwas dalilin rashin kyakkyawan shugabanci. Falalu Ɗorayi ne ya bayyana...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya gargadi al’ummar jihar da kar su zaɓi tumun dare. El-rufai ya bayyana hakan, a zantawarsa da Freedom Radio jim...
Tawagar jihar Kano data kunshi ‘yan wasan Kwallon hannu da ta Kwando sai zari ruga da Volleyball da Kwallon kafa a wasannin matasa na fitar da...