

Majalisar dokokin Kano ta gayyaci dakataccen shugaban hukumar karbar korafi da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado, domin...
Ambaliyar ruwan sama da aka shafe kwanaki a na yi, ta yi sanadiyyar ruftawar kaburbura da dama a karamar hukumar Gashua dake jihar Yobe. Alhaji Kabiru...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, a bana bata da fargabar samun ambaliyar ruwa a sassan jihar. A cewar gwamnatin, nan ba da dadewa ba jihar za...
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya gargadi tawagar ‘yan wasan da zasu wakilci Najeriya a gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta Tokyo Olympics 2020 da su...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Ingila tayi All… wadai da cin zarafin wasu ‘yan wasan kasar biyo bayan rashin nasara kan Italiya a wasan karshe na...
Rahotanni daga kasar Indiya sun ce tsawa ta faɗo kan wasu jama’a wadda ta yi sanadiyar mutuwar mutane talatin da takwas a wasu jihohi biyu da...
Ƙungiyar da ke bin diddigi kan ayyukan majalisu (CISLAC), ta ce, ta yi mamaki matuƙa kan yadda aka dakatar da shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi...
Iyayen ɗalibai ƴan makarantar sakandiren gwamnatin tarayya da ke garin Yawuri a jihar Kebbi sun bayyana cewa ƴan bindiga da suka sace musu ƴaƴa a kwanakin...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta ƙasa (NCDC) ta ce an samu ɓullar nau’in cutar corona samfarin ‘Delta’ mai wuyar sha’ani a ƙasar nan. Shugaban sashen...
Babban hafsan tsaron ƙasar nan Janar Lucky Irabor, ya ce, sojojin Najeriya ba za su iya samun nasarar kakkaɓe ayyukan ƴan ta’adda ba, matukar ba a...