Gwamnatin jihar Gombe za ta kashe naira miliyan dari uku da talatin da uku don gina dakunan karatu (LIBRARIES) a makarantu daban-daban da ke fadin jihar....
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya musanta zargin da ake yi masa na cewa, ya tsara wasan kwaikwayo ne game da batun ikirarin da ya yi...
Gwamnatin tarayya a jiya talata ta fara shirye-shiryen jinginar da wasu manyan titunan tarayya guda goma sha biyu a sassa daban-daban na kasar nan. Ministan ayyuka...
Masana kiwon lafiya sun ce shan miyagun kwayoyi na yin mummunar illa ga lafiyar mutane musamman ma kwakwalwa, da wani sa’in ma ke kaiwa ga asarar...
Bankin tallafawa Masana’antu karkashin ma’aikatar matsakaita da kananan masana’antu, kasuwanci da zuba hannun Jari na kasa ya ce, ya samu rancen dala biliyan daya don tallafawa...
Gwamnatin jihar katsina ta bada umarnin buden makarantun mata guda biyar da aka rufe sakamakon matsalolin tsaro a jihar. Gwamnatin ta umarci makarantun da su yi...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta ce za a yi aikin rajistar samar da katin zabe ta Internet a wasu cibiyoyin samar da...
Ministan Sufurin Jiragen Saman kasar nan sanata Hadi Sirika, ya ce, a yanzu ayyukan masu bayar da abinci a cikin jirage zai ci gaba, biyo bayan...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana damuwar ta kan yadda ake samun rahoton rashin isar allurar rigakafin cutar corona zuwa cibiyoyin da aka ware don yiwa al’umma. Babban...
Wasu da ake zargin ‘Yan bindiga ne sun kashe wani shugaban Fulani a yankin Doka da ke karamar hukumar Kajuru, a jihar kaduna Alhaji Lawal Musa,...