Shugaban aikin rigakafi na Hukumar lafiya ta Duniya WHO a Afirka, ya ce dakatar da amfani da rigakafin korona na Astrazeneca da kasashen Turai da dama...
Kungiyar tsoffin daliban Kwalejin garin Keffi da ke Jihar Nassarawa ta yi kira ga al’umma musamman masu hannu da shuni da su rinka tunawa da daurarrun...
Gwamnatin jihar kano tace za ta daga darajar kananan Asibitocin da suke masarautun jihar 5 zuwa asibitin kwararru a kowanne yankin domin samar da kyakkyawar kulawa...
‘Yan bindiga sun bude wuta kan jerin gwanon motocin mai martaba sarkin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna Alhaji Zubairu Jubril Mai Gwari II Rahotanni...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa ta gano cewa ‘yan ta’adda suna amfani da haramtattun kudade da suke samu wajen hakar ma’adinai ba bisa...
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta bukaci masu harkar hada-hadar kudi a Najeriya musamman masu bankuna da...
Shugaban kungiyar kananan hukumomin Najeriya ALGON, Kolade Alabi, ya sake nanata bukatar samar da ‘yan sandan jihohi. Shugaban yayi wannan kira ne lokacin da ya jagoranci...
Hukumar dakile da abkuwar hadurra ta kasa (FRSC) shiyyar jihar Bauchi, ta tabbatar da mutuwar mutane uku sakamakon fadawa da motar da suke tafiya a ciki...
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta ba da izinin shigo da alluran rigakafin COVID-19 daga kamfanonin masu zaman kan su zuwa kasar nan ba. Ministan Lafiya...
Kotu ta yi hukuncin daurin rai-da-rai ga dan shekara 24 sakamakon safarar tabar wiwi A cewar alkalin kotun idan har ba a daukar irin wadannan tsauraran...