

Mai horar da kungiyar yan wasan Kurket ta kasar Ingila Ed Smith, ya ce har yanzu kofa a bude take wajen kiran dan wasa Jonny...
Shirin bunkasa Noma da kiwo na jihar Kano (Kano state Agro Pastoral development project ), da Bankin Musulunci ke daukar nauyi ya ware kudi naira...
Kungiyar sasanta matsalolin ma’aikata da walwalarsu ta jihar Kano, ta bayyana cewa sun cimma matsaya da gwamnatin Jihar Kano kan cewar a karshen shekarar da muke...
Kwamishiniyar ma’aikatar inganta rayuwar al’umma da raya karkara ta jihar Kaduna Hajiya Hafsat Baba ta ce shirin daukan ma’aikata dubu a kowace karamar hukuma da gwamnatin...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya aike wa majalisar dokoki ta jihar sunayen wasu mutane biyu domin tantance wa gabanin a nada su a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wani dan fashi a yankin karamar hukumar Dutse ta jihar Jigawa, wanda ake zargin yana da hannu dumu-dumu wajen...
Gwmanatin jihar Kano ta ce zuwa yanzu mutum 187 ne suka rage cikin masu jiyyar cutar Corona a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a...
Cibiyar dakile bazuwar cutuka ta Najeriya NCDC ta ce mutum 11,828 sun warke daga cutar Corona a kasar. Hakan na kunshe ne cikin sanarwar da NCDC...
Hukumomin Lafiya a Jihar Jigawa sun tabbatar da cewa babu sauran mai cutar Corona a Jihar. Kwamishinan Lafiya kuma shugaban kwamatin dakile yaduwar cutar na Jihar...
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa, IPMAN, shiyyar jihar Kano, ta ce bata da shirin tafiya yajin aiki saboda karin kudin man fetur da gwamnatin tarayya...