

Mataimakin shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF)kuma shugaban hukumar shirya gasar Lig ta kasa LMC, Shehu Dikko, ya sanar da cewar sabon kwantiragin da hukumar...
Na’ibin limamin masallacin Juma’a na Zam-Zam dake unguwar Hotoro, Malam Umar Mukhtar Hotoro, ya yi kira da jan hankalin al’umma wajen ci gaba da siffantuwa da...
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya rufe garin Daura domin dakile yaduwar cutar Coronavirus a fadin Daura. Aminu Bello Masari ya bayyana hakan ne yayin...
Rundunar ‘yan sanda jihar Katsina ta cafke wasu matasa biyu da take zargi da sanya Zakami acikin abincin gidan biki, wanda yayi sanadiyyar rasa rayuka. Wannan...
An sami rudani kan ajiye aikin da shugagaban hukumar tattara haraji na cikin gida ya yi na jihar Alhaji Sani Abdulkadir Dambo bayan da gwamanan Kano...
Shugaban bankin bada lamuni na duniya Kristalina Georgieva ta ce bullar Annobar cutar Coronavirus zai haifar da koma baya ga tattalin arzikin duniya baki daya. Kristalina...
Wani masanin tattalin arziki dake kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano Dr Gazali Ado, ya bayyana ta’azzarar yaduwar annobar COVID-19 da cewa, ta faru ne...
Shugaban hukumar kwallon kafar jamus (DFL) Christian Seifert, yace ana shirye shiryen dawowa gasar a farkon watan Maris, ba ‘yan kallo. A baya dai an dage...
Bayan shafe kwanaki talatin da biyu a cikin Kurkuku , a kasar Paraguay tsohon gwarzon dan wasan duniya karo biyu dan kasar Brazil Ronaldinho, da dan...
Shugabar cibiyar kawo Canji, wato ‘center for change’ Dakta, Joe Okei- Odumakin, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gufanar da wadanda aka kama suna da hannu...