

Ku saurari shirin Inda Ranka na ranar Talata 25/02/2020 tare da Yusuf Ali Abdallah Download Now
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta umarci hukumar kwato kadarori ta kasa AMCON da ta karbe harkokin gudanarwar kamfanin Bedko wa fitaccen dan siyasar nan Alhaji...
Wasa ne da zai dau hankalin yan kallo kwarai da gaske a fadin duniya musamman ma ga magoya bayan kungiyoyin biyu da masu sha’awar tamaula duba...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC ta sanar da kama wasu magunguna marasa inganci a kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi wato kasuwar Sabon...
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC lbrahim Magu ya ce kwalejin hukumar zata samar da kwasa-kwasai kan yadda za a...
Hukumar Kwallon kafa ta kasar Guinea , wato Federation Guinean de Football (FGF) ta roki hukumar Kwallon kafa ta kasa Nigeria Football Federation (NFF), da ta...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City Pep Guardiola yace a shirye kungiyar take data gabatarwa da kotu hujjojin dake nuna cewa...
Daga gasar cin kofin Zakarun nahiyar turai wato Champions league, wasannin da suka gudana a yau , kungiyar Kwallon kafa ta Chelsea ta Debi kashin ta...
Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin wucin gadi kan dokar harkokin kudi ta shekarar 2019 wanda majalisar ta kafa don ya rika bibiyar yadda...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta sanar da rasuwar tsohon dan wasanta kuma tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Kabiru Baleria....