

Mutane 11 ne suka rasa rayukan su a wani mumunan hatsarin mota da ya afko da safiyar yau a nan Kano. Hatsarin ya afko ya afku...
Ku saurari Shirin Inda Ranka na ranar 07 01 2020 tare da Yusuf Ali Abdallah Download Now A yi sauraro lafiya
Masani a bangaren koyar da ilimin wasanni da motsa jiki wato PHE a kwalejin Ilimi ta tarayya FCE Kano Dr. Isyaku Labaran Fagge, yace ba da-idai...
An bayyana sunan dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dan kasar Senegal Sadio Mane a matsayin wanda ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon...
Daga Abdullahi Isa Tun bayan da kasar nan ta dawo tsarin mulkin Dimukuradiya a alif da dari tara da casa’in da tara (1999), ban yi laifi...
Allah ya yiwa shugaban hukumar kashe gobara ta jihar Kano Alhaji Sagir Madaki mai kimanin shekaru hamsin da shida a duniya, sakamakon gajeriyar rashin lafiya da...
Wani aljani ya bayar da fatawar cewar dukan budurwa yana jawo wa aljanu su hau kanta. Acewar Saurin har ma wannan saurayin aljani ke cewar idan...
Wasu da ake zargin barayi ne sun fasa ofishin sakataren gwamnatin jihar Katsina Alhaji Mustapha Inuwa tare da sace makudan kudade da ya kai naira miliyan...
Tsohon Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya ki amincewa ayi amfani da na’urar gwaji da ke gano mutanen da su ka...
Sakamakon rufe boda da gwamnatin tarayya tayi a shekarar bara wasu kamafanoni suna samun koma baya wajen fitar da kayayyakin da suke samarwa. Shugaban kungiyar masu...