

A cikin shirin za ku ji cewa: Makarantar Farfesa Ango Abdullahi ta tabbatar da cewa Adam Zango ya biya dauki nauyin karatun wasu dalibai. Rundunar ‘yan...
Kowane Gauta 25-10-2019 tare da Salisu Baffayo Download Now A yi sauraro lafiya.
Hukumar da ke lura da harkokin sadarwa ta kasa NCC ta sha alwashin lalubo hanyar da za’a saukaka kudin da ake cira ga masu amfani da...
Matashiyar nan da ake zargin mahaifinta ya garkame su da sanya musu sasari da sarka a kafa tare da dan uwanta wanda rai yayi halin sa...
A ranar 21 ga watan Oktoban da muke ciki ne tsohon Gwamnan jahar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya cika shekaru 63 a Duniya. Bikin ranar...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya aike da ta’aziyyar sa ga iyalan uwargidan marigayi Abubauakr Tafawa Balewa tsohon firaministan kasar nan Hajiya Aisha Jummai Abubakar Balewa wace...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar gida Najeriya don halatar taron zuba jari na Future Investment Iniatiative a birnin Riyad na kasar Saudiya mai taken ‘’Menene...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya kafa wani kwamitin bincike, don bin diddigin kan kwato hakkokin yaran nan 9 da aka ceto daga hannun masu satar...
An samu tashin hankula da fargaba a Sabon garin Zaria dake jihar Kaduna a jiya alhamis bayan da gwamnatin jihar ta ce zata gabatar da wani...
Jami’ar kimiyya da fasaha da ke Wudil da hadin gwiwar ofishin jakadancin Amurka a Najeriya zasu koyar da malaman jami’ar harkar gudanar bincike . Shugaban...