

Hadaddiyar kungiyar yan kasuwar arewacin Najeriya tace zuwan shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya saka suka kafa hadaddiyar kungiyar yan kasuwar domin magance matsalolin da...
Kungiyar iyayen yara da malamai ta jihar Kano tace zaa ci gaba da karbar kudin PTA duk kuwa da shirin bayar da ilimi kyauta da Gwamnatin...
Kimanin yara miliyan 821 ne basa samun isasshen abinci a Duniya sakamakon rashin wayewar bayar da abinci da ya kamata. Shugaban kungiyar dalibai masu karantar lafiyar...
Da safiyar yau Litinin ne gobarar ta tashi a shelkwatar bankin na Unity da ke jihar Lagos kamar yadda rahotonni suka bayyana . Sanarwar bada hakurin...
A yau ne babbar kotun tarayya dake zaman ta a Kano ta dage ci gaba da sauraran karar da ake tuhumar Malam Ibrahim Shekarau da wasu...
‘Yan sanda a kasar Indonesiya, sun ce, masu zanga-zanga a lardin Papua da ke kasar, sun lalata gine-gine da safiyar yau litinin. Zanga-zangar da aka fara...
Tubabbun ‘yan bindiga a jihar zamfara sun mika mutanen da suka yi garkuwa da su mutum 372 tare da bindigogi 240 ga shirin wanzar da...
Attorney Janar na kasa kuma Ministan shari’a Abubakar Malami da sufeto Janar na ‘yan sandan kasar nan Muhammed Adamu da gwamnan babban bankin kasa CBN Godwin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta lalata kwalaben barasa sama da dubu dari da casa’in da shida da dari hudu, wanda ta kama a...
Arewacin kasar nan bai taba neman ballewa ba -Bashir Tofa Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami’iyyar NRC Alhaji Bashir Usman Tofa ya ce yankin Arewa...