Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta musanta rahotannin da ke cewa, ta kama tsohon gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha. A cewar Hukumar...
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta ce dan takarar gwamnan jihar Osun karkashin jam’iyyar PDP Sanata Ademola Adeleke ya cancanci tsayawa takara a yayin zaben...
Hukumar kula da ‘yan hidimar kasa NYSC ta ce zata fara sanya shekarun haihuwa a jikin takardar shaidar kammala hidimar kasa, a wani bangare na magance...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari dai ya fara mulki tun shekarar 2015 da mataimakinsa prof Yemi Osibanjo yau ma an kuma rantsar dasu tare
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sake nada Alhaji Usman Alhaji a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar ta Kano. Haka zalika gwamna Ganduje ya kuma...
Kungiyar malamai ta kasa NUT ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi duk me yiwuwa wajen ganin an aiwatar da tsarin mafi karancin albashi...
Kwalejin fasaha ta Kano ta bayyana aniyarta ta kara kaimi wajen bunkasa sha’anin koyo da koyarwa ga dalibai. Shugaban kwalejin Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa ne ya...
Babban sefeton ‘yan sanda na Najeriya Muhammadu Adamu ya bada umarnin da a gaggauta mayar da kwamishinan ‘yan sanda Ahmad Iliyasu zuwa jihar Kano a matsayin...
Hukumar kula da masu yiwa kasa hidima ta kasa NYSC, ta gardadi hukumomin jami’o’in kasar nan da su guji tura dalibai zuwa bautar kasa, da suka...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana Shugabannin majalisun dokokin tarayya Sanata Bukola Saraki da Yakubu Dogara a matsayin wadanda ke da karancin kishin kasa. Shugaba Buhari...