Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Gwamna Ganduje kara mayar da wasu kusoshinsa kan mukamansu

Published

on

Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sake nada Alhaji Usman Alhaji a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar ta Kano.

Haka zalika gwamna Ganduje ya kuma ce, Alhaji Shehu Mu’azu, ya ci gaba da kasancewa a mukamin akanta Janar na jihar Kano

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Abba Anwar ya fitar.

Sanarwar ta ce, gwamna Ganduje ya gamsu matuka da yadda ya gudanar da ayyuka da mutanen biyu a wa’adin mulkin sa na farko, a don haka ya ga dacewar sake basu dama a wa’adin sa na biyu.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!