Tsohon mai taimakawa Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan al’amuran majalisar wakilai ta kasa Kawu Sumaila ya bayyana kafafun yada labarai a matsayin abokan tafiyar da mulkin...
Kwamitin wucin gadi na majalisar wakilai da ke binciken zargin fitar da naira biliyan talatin da uku daga asusun hukumar kula da fansho ta kasa zai...
Majalisar zartarwa ta kasa ta amince da a gina sabbin makarantu guda bakwai a kowanne daga cikin shiyyoyin kasar nan harda da birnin tarayya Abuja. Ministan...
Hukumar kidaya ta majalisar dinkin duniya ta bayyana Najeriya a matsayin kasa ta uku a duniya da mafi yawa na al’ummar kasar basa haura shekaru hamsin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce yaki da ‘yan ta’adda da dakarun kasar nan ke yi a wannan lokaci, yana haifar da ‘Da’ mai ido. Shugaba...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da sace shugaban hukumar kula da ilimin bai daya (UBEC) Muhammad Mamood tare da ‘yar sa akan hanyar Kaduna...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kaduna ta kama wani mutum da ake zargi yana da hannu a kashe basaraken kasar Adara Maiwada Galadima a kwanakin baya,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa ba za ta kyale duk wani da aka samu yana da hannu wajen rasa rayukan al’umma a jihohin...
Babban bankin kasa CBN ya ce zai janye kudade da su ka lalace daga hannun jama’a, wadanda yawansu ya kai kusan naira tiriliyan takwas. Hakan na...
Kwamandan rundunar tsaro ta Civil defense Albdullahi Gana ya umarci sashin kula da dabi’u da binciken kwakwaf kan halayyar dan Adam na hukumar ya fitar da...