Kwamitin gudanarwar jam’iyyar APC na kasa zai gudanar da taron gaggawa yau a Abuja domin tattauna batutuwa da ke alaka da sauya lokacin gudanar da zabe...
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC farfesa Mahmood Yakubu ya ce masu sanya idanun da ta tantance bata lamince musa su tattaunawa da...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC zata dauka ka karar kan hukuncin da babbar kotun tarayya na rufe asusun gwamnatin jihar Benue....
Gwamnatin Kano ta ce ta kashe Naira miliyan 128 wajen gyarawa tare da fadada cibiyar sauya hali dake yankin karamar hukumar Kiru a nan Kano. Gwamnan...
Karamin Ministan albarkatun mai Dr, Emmanuel Kachikwu ya bayyana cewar gwamnatin tarayya na farfadowa daga asarar da ta yi na fiye da Naira tiriliyan 1 da...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne, sun kashe ma’ajin kungiyar direbobin hanya ta kasa reshen Jibowu-Yaba Alowonle Asekun wata makaranta dake Ikorodu dake jihar Lagos....
Dan majalisar a jamhuriya ta daya kuma mamba a kungiyar dattawan Arewa Dr, Junaid Muhammed ya ce kungiyar ba ta amince da goyawa dan takarar jam’iyyar...
Kungiyar Janbulo Youth Forum ta yi kira ga matasa da su dai na yadda ‘yan siyasa na amfani dasu wajen ta da hankular jama’a domin biyan...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kama tare da tsare tsohon sakataren gwamnatin tarayya Babachir David Lawal game da zargin badakalar cin...
Mai rikon mukamin Sifeto janar na ‘yan sandan Najeriya Muhammed Adamu, ya bada umarnin rarraba ‘yan sanda a ofisoshin hukumar zaben mai zaman kanta ta kasa...