Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai ci gaba da aiki ba dare ba rana har sai ya tabbatar da zaman lafiya da kuma ci gaba...
Kwamitin gudanarwar jam’iyyar APC na kasa ya da’ge zaben fid da gwani na gwamnan jihar Lagos wanda tun da fari a shirya gudanarwa a yau Litinin....
An yi jana’izar matukin jirgin yakin rundunar sojojin sama na kasar nan Bello Muhammed Baba-Ari wanda ya rasa ransa sakamakon taho mu gama da wasu jirage...
Ministar harkokin mata Sanata Aisha Jummai Alhassan ta yi murabus daga mukamin ta, sannan ta fice daga jam’iyyar APC. Ta ce ta yi murabus ne tare...
Gwamnatin tarayya jihohi da kananan hukumomi sun raba sama da naira biliyan dari bakwai da arba’in da daya a matsayin kason su na rabon arzikin kasa...
A yau ne gamayyar kungiyoyin kwadago ta kasa NLC suka fara yajin aikin gargadi sakamakon zargin gwamnatin tarayya da yin kafar Ungulu ga kwamitin tattauna batun...
Masu kada kuri’a sun fito don zaben sabon gwamnan jihar Osun zagaye na biyu a wasu mazabu bakwai da ke yankunan kananan hukumomi hudu da ke...
Ofishin Uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari ya fitar da wata sanarwa da yayi karin haske kan kamawa tare da tsare babban dogaron mai dakin shugaban kasa...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da bijiro da wani sabon tsari da zai baiwa masu bukata ta musamman da sauran al’umma...
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin dawo da kudin London Paris Club da aka rabawa wasu Jihohi biyar na kasar nan da suka Dala biliyan 2 da...