Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari ya bukaci sarakunan gargajiya a jihar da su gaggauta tattara rahotannin halin da tsaro ke addabar yankunansu. Gwamna Abdulaziz Yari ya...
Gwamnatin Jihar Adamawa ta ayyana kwanaki uku a matsayin ranakun zaman makoki, sakamakon mutuwar shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Jihar Abdulrahman Abba Jimeta, a safiyar yau a...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar na uku ya bukaci gwamnatin tarayya ta kara zage dantse wajen magance matsalolin tsaron da suka addabi Jihar Zamfara,...
Rundunar Sojin kasar nan ta bukaci kungiyoyin jin-kai da su tallafawa al’ummar yankin Arewa Maso gabashin kasar nan da rikici ya raba da gidajensu, wadanda suka...
Mai martaba Sarkin Gombe Dr. Abubakar Shehu Abubakar na Uku, ya yi kira ga sabon shugaban Kwalejin horas da malamai ta jihar Gombe Dakta Ali Adamu...
Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta ce ta fitar da wasu lambobin da za a dinga tuntubar ta, ga dukkanin wani da ke da korafi...
Rundunar sojin saman kasar nan ta aike da karin jirage biyu ga rundunar ta da ke aikin wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara karkashin shirin...
Majalisar zartarwar gwamnatin tarayya ta amince da fitar da naira biliyan 185 da miliyan 272 domin ayyuakan gyara da kuma gina sabbin hanyoyi goma sha hudu...
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kashe mayakan Boko-haram guda ashirin da uku yayin wani batakashi da suka yi a yankin tabkin Chadi. Daraktan yada labarai...
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a nan Kano, ta ki amincewa da sakin fasfon din tsohon Gwamnan Jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau, don bashi...