Gamayyar Kungiyar ma’aikatar lafiya ta JOHESU, ta ce a daren jiya Talata ta fara yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin kasar nan. Shugaban kungiyar Josiah Biobelemoye...
Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Emmanuel Amunike ya bukaci mai horas da kungiyar Gernot Rohr, da ya lalubo hanyoyin yi wa...
Wani kwararren likita anan Kano Dr. Ibrahim Musa, ya ce; cutar rashin tsayawar jini tana iya kisa farat daya, sakamakon hatsarin da cutar ke dauke da...
Shugabannin Kasashe Renon Ingila na shirin zaben sabon jagoran kungiyar a taron su da zai gudana a cikin wannan makon, kamar yadda fadar Firaministan Birtaniya ta...
Tsohon shugaban jami’ar nazarin aikin gona ta Michael Okpara da ke Umudike jihar Abia, farfesa Ikenna Onyido, ya koka dangane da irin Farfesoshi da jami’oin kasar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jiha da ta kai daukin gaggawa ga al’ummomin da ke mazabar Alajawa a yankin karamar hukumar Shanono sakamakon barnar...
Da misalin karfe 7:46 na safiyar Litinin din nan ne wasu ‘yab bindiga da ba’a kai ga gano su ba, suka yi garkuwa da mai kula...
A ranar 16 ga watan Afrilun shekarar 2009 ne masu garkuwa da mutane a Jihar Kaduna suka sace wata mata ‘yar asalin kasar Canada mai suna...
Jam’iyya mai mulkin na kasa ta APC ta kafa wani Kwamiti mai kunshe da mambobi 68, domin babban taronta, kammar yadda Sakatariyar Jam’iyyar da ke Abuja...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bullo da wani tsari na gudanar binciken gida-gida domin kare al’ummarta daga kamuwa daga cutuka masu yaduwa a Jihar da ma makwabtanta....