Tsohuwar mai dakin marigayi Nelson Mandela, wato Winnie Mandela ta rasu yau. Winnie Mandela wadda ta auri marigayi Nelson Mandela lokacin da yake zaune a gidan...
A rana irin ta yau ce a shekarar 2011 hukumar zabe ta kasa INEC ta dage zaben ‘yan majalisun tarayya zuwa ranar 4 ga watan...
Gwamnatin tarayya ta saki kaso na biyu na sunayen wadanda ta ce sune suka sace dukiyar kasar nan tsawon shekaru goma sha shida da dawowar mulkin...
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta zargi tsohon babban daraktan hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA da wasu daraktoci 6 na...
Wani kwararren likita a nan Kano Farfesa Auwalu Umar Gajida ya bukaci mutane da su rika yin hanzarin zuwa Asibiti da zarar sun ji wani sauyi...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta damke wasu mutane biyu da take zargi da safarar muggan kwayoyi a garin Onitsha na...
‘Yan kunar bakin-wake uku ne su ka mutu tare da jikkata wasu mutanen bayan hare-haren da su ka kai yankin Muna Garage da ke birnin Maiduguri...
Hukumar aikin Hajji ta Najeriya NAHCON ta kara wa’adin rajistar maniyyatar Hajjin bana. Tun da fari dai hukumar ta NAHCON ta sanya wa’adin gobe Asabar 31...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da mutuwar makiyaya goma sha biyar a jihar. Mai magana da yawun rundunar, Muhammad Shehu, ya shaidawa manema labarai...
Wata gobara da ta tashi a kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano ta kone shagunan sayar da abinci da sauran kayayyaki tare da haddasa asarar...