Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta fafata da takwararta ta kasar Serbia a wani wasan sada zumunci wanda za su yi ranar Talatar...
Wata cuta da har kawo yanzu ba a kai ga gane kowace iri ba ce ta yi sanadiyyar mutane 8 a garin Dungurawa da ke yankin...
Cibiyar horas da Matasa sana’o’in dogaro da kai ta Abacha Youth Centre da ke nan Kano, ta bayyana rashin bibiya da yin tsari kan Matasan da...
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da kalaman da tsohon Ministan tsaro Theophilus Danjuma ya furta cewa jami’an tsaron kasar nan na cewa su na hada kai...
‘Yan bindiga sun kashe wasu sojoji Tara da ke cikin rundunar dakarun Operation Cat Race a yankin karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna. Rahotanni...
A kalla mutane hudu ne suka rasa rayukan su a jihar Neja sakamakon barkewar cutar sankarau. Kwamishinan lafiya na jihar Dr Mustapha Jibril ne ya sanar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci rundunar sojin kasar nan da sauran jami’an tsaro da su karbe iko da harkokin tsaro a makarantar sakandaren koyar da...
Akalla awanni tara hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta kwashe tana tambayoyi ga tsohon babban hafsan sojin kasa na kasar nan Laftanal...
Hukumar shirya shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB, ta sake sakamakon jarrabawar na wannan shekara na dalibai sama milyan daya. Wannan na kunshe cikin sanarwar...
Mataimakin shugaban kasa, Ferfesa Yemi Osinbajo ya gargadi sabbin mambobin hukumomin kasar kaucewa cin hanci da rashawa a yayin gudanar da ayyukan su Osinbanjo ya bayyana...