Mataimakin shugaban Majalisar Dattijai Sanata Ike Ekweremadu ya musanta rahoton da aka yada da cewa ya bukaci Sojoji su ceto kasar nan daga halin da ta...
Hukumar gudanarwar jami’ar UNIBEN da ke jihar Edo ta tabbatar da mutuwar daya daga cikin daliban ta wanda ake zarkin ya kashe kansa ne a cikin...
Tsohon shugaban Najeriya chief Olusegun Obasanjo ya ce ta hayar magance matsalar yunwa da rashin aikin yi a kasar za’a iya magance matsalar mayakan kungiyar Boko...
A yayin da ake bikin ranar mata ta duniya , kungiyar mata masu wayar da kan alumna akan harkar lafiya a Kano wato VCM net sun...
A yau Alhamis ne gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da tsohon kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, gaban wata babbar kotun jihar bisa zargin...
Kungiyoyin ma’aikatan jami’o’i da ke cikin yajin akin a Jami’o’in kasar na sun yi barazanar kawo cikas a jarrabawar shiga manyan makarantu ta jamb ta wannan...
Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a zauren majalisar kasar dattijai sanata Shehu Sani ya ce shi da sauran abokan aikin sa na karbar kimanin naira...
A ranar 7 ga watan Maris din shekarar 2007, wata Kotu a kasar nan ta wanke tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar daga duk wani zargi,...
Akalla mutune 65 gwamnatin Jihar Kaduna ta gurfanar a gaban kotu bisa zarginsu da hannu wajen haddasa rikici a Kasuwar Magani da ke karamar hukumar Kajuru...
Jakadan Najeriya a kasar Chadi Muhammad Dauda ya buya sakamakon barazana da rayuwarsa da ya ce ana yi tun bayan ba’asin da ya bayar gaban kwamitin...