Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Ƙetare

Baza mu dawo da Shugaban da muka hambarar ba- Sojin Nijar

Published

on

Babban mai shiga tsakani na ƙungiyar raya tattalin arziƙin yammacin Afrika ECOWAS domin sassanta rikicin Nijar, Janar

Abdulsalami Abubakar ya ce ‘sojojin da suka hamɓarar da Shugaba Mohamed Bazoum sun ce a shirye suke su tattauna da ƙungiyar ECOWAS amma ba za su mayar da tsohon shugaban ƙasar a kan kujerarsa ba’.

‘Kungiyar ECOWAS ta ɗin dai ta bukaci sojojin dake mulkin da su sauka daga kan mulki ba tare da ɓata lokaci ba sannan su mayar da Bazoum a kan mulki ko kuma a ɗauki matakin soji a kan su’.

Cikin wata hira ta musamman da kafar yaɗa labarai ta BBC, Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana cewa ‘tattaunawar da suka yi da shugaban mulkin sojan Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani ta buɗe ƙofar samun maslaha a matsalar da ake ciki’.

Rahoton: Yusuf Sulaiman Ahmad

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!