Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari zai yi kokari wajen dai-daita farashin kayan masarufi a Najeriya

Published

on

Shugaban kasa muhammadu Buhari ya ce zai yi iya bakin kokarin sa wajen ganin an dai daita farashin kayyakin masarufi da sukayi tashin gwarzaon zabi a fadin kasar nan.

Muhammad Buhari ya bayyana hakan ne a shafinsa na twita kan halin matsin rayuwa da al’ummar kasar nan suka tsince kansu a ciki dangane da tashin kayyakin masarufi.

Shugaba Buhari ya ce tashin kayayyakin masarufin ya biyo bayan annobar covid 19 da kuma ambaliyar ruwa da matsin tatalin ariziki da kasar ta samu kanta a ciki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!