Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za’a bude makarantu nan gaba kadan – Sani Aliyu

Published

on

Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen bada Umarnin bude makarantu a fadin kasar bayan shafe Tsawon lokaci a kulle sakamkon Annobar cutar Covid 19

Shugaban kula da shirin yaki da Cutar Covid 19 Dr. Sani Aliyu ne ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da manema labarai a filin jirgin saman Nnamdi Azikew dake Abuja.

Dakta Sani Aliyu ya kara dacewa bude makarantun zai kasance karkarshin kwamitin kulawa na musamman a wani bangare na kare daliban daga cutar ta Corona.

A cewar sa makarantun da za’a bude sun hadar da makartun firamare da sakandire da kuma kwalejojijin ilimi.

Dakta Sani Aliyu ya ce ya zama wajibi gwamntocin jahohi su kafa kwamitin da zai rika kula da hallun da makaruntu ke ciki don kariya daga cutar ta Corona.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!