Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa’ad Abubakar ya umarci Musulmai a faɗin ƙasar nan da su fara duban watan Sha’aban 1443AH da ga yau Alhamis. Watan...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ƙaddamar da kafata ina liman masallata kuma na jihar a matsayin dakarun Hisba na sa-kai. Babban kwamandan hukumar Sheikh Harun...
Al’ummar musulmi na jimamin rasuwar Malam Mas’ud Mas’ud Hotoro ɗaya daga cikin Malaman da suka yi muƙabala da Malam Abduljabbar Kabara. Bayanan da Freedom Radio ta...