Gwamnan jihar Jigawa Muhammadu Badaru Abubakar ya dauki nauyin ɗalibai 210 zuwa Sudan don ƙaro karatu kan aikin likitanci. Mataimakin gwamnan, Alhaji Umar Namadi ne ya...
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya sake naɗa Farfesa Ishaq Oloyede a matsayin shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun Ƙasar nan JAMB. Wannan na cikin wata...
Ƙungiyar malamai ta ƙasa reshen jihar Kaduna ta ce, babu wani malami a makarantar Firamare da zai zauna jarabawar cancantar da gwamnatin jihar ta shiryawa. Ƙungiyar...
Akalla dalibai miliyan 1 da dubu dari uku ne ke rubuta jarabawar NECO a bana. Shugaban hukumar Farfesa Ibrahim Wushishi ne ya bayyana hakan ga manema...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun ƙasar nan JAMB ta saki sakamakon jarabbawar ɗaliban da suka rubuta a ranar Juma’ar da suka gabata. Hakan na cikin...
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta yammacin Afrika WAEC ta sanya ranar 16 ga watan Agusta zuwa 30 ga watan Satumba a matsayin ranakun da ɗaliban...
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta yammacin Afrika WAEC ta ce, za ta sanya buƙatar lambar katin ɗan ƙasa ta NIN ya zama wajibi ga ɗaliban...
Gwamnatin jihar Kano ta ce hutun sabuwar shekarar musulunci da ta bayar bai shafi masu rubuta jarrabawar NECO da SSCE ba. Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kano...
Ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa NANS ta buƙaci gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU da su sanya buƙatun ɗalibai a gaba, wajen magance matsalolin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nada Farfesa Dantani Wushishi a matsayin sabon magatakarda kuma Babban Jami’in Hukumar Kula da Jarabawar NECO ta Kasa. Hakan...