Hukumar Shirya jarabawa shiga manyan makarantu, JAMB, ta ce ba zata sake yin wata jarabawa ga kowane rukuni na daliban da suka rubuta jabarawar ta bana...
Ƙungiyar masu makarantun sa kai ta jihar Kano, ta zargi gwamnatin jihar Kano da ruguza harkar ilimi wajen aiwatar da shirin ba da ilimi kyauta, kuma...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta saki sakamakon jarrabawar ta bana. JAMB ta ce, daliban da suka rubuta jarrabawar a cibiyoyi fiye...
Hukumar tsaro ta civil defence ta tura da jami’anta mata don gadin makarantu a faɗin ƙasar nan baki ɗaya. Shugaban hukumar, Ahmed Audi, shine ya...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta bukaci daliban da ke shirin rubuta jarrabawar da su kammala yin rajistar daga ranar 15 ga...
Hukumar bunƙasa fasahar inganta tsirrai da dabbobi ta ƙasa wato National Biotechnology Development Agency, za ta ƙaddamar da wani sabon nau’in wake da ke bijirewa ƙwari...
Kungiyar masana kimiyyar kula da dakunan karatu ta kasa wato Nigerian library association ta ce za ta inganta fannin domin kyautata harkokin ilimi a Najeriya. Shugaban...
Mai riƙon muƙamin sufeto janar na ‘yan sandan ƙasar nan Usman Alkali ya bai wa jami’an ‘yan sanda umarnin murkushe duk wasu masu yunƙurin ɓallewa daga...
Gwamnatin jihar kano ta ce rashin kudi a hannun gwamnati ne ya sanya ta gaza yiwa malamai karin girma. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta ce katin jarrabawar gwaji ta tantancewa ta UTME da za a gudanar ya fito, kuma dalibai...