Majalisar zartaswa ta amince da fitar da Naira Miliyan dari tara da saba’in da Bakwai, domin samar wa ma’aikatan hukumar fasa kwauri ta kasa muhalli. Ministar...
Kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta bayyana bukatar dake akwai wajen mutane su rinka shigowa ana damawa dasu a yayin gudanar da ayyukan su....
Sabon shugaban kungiyar dalibai ‘yan asalin jihar Kano NAKSS reshen jami’ar Bayero a nan Kano Kwamred Musa Usman Sani, ya jaddada kudurin sa na kawo karshen...
Gwamnatin jihar Jigawa ta rage wa ma’aikatan jihar lokacin aiki na awanni 2 a yayin watan azumin Ramadana mai girma na wannan shekara ta 2019. Mai...
Sarkin Katsina Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, ya yi kira ga gawamnatin tarayya da ta dauki matakin gaggawa domin magance tserewa da manoma da makiyaya ke yi...
Shekaru masu yawa baya, Allah ya albarkaci garin Kano da gine-gine da kayan tarihi da galibi mutane daga sassan duniya daban-dabam ke zuwa don buda ido....
Wani likita a sashen kula da lafiyar al’umma na Asibitin koyarwar na Aminu Kano da ke nan Kano Dr Mukhtar Gadanya, ya ce, amfani da suturun...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da cigaban al’umma wato CITAD ta yi kira ga kungiyoyin dalabai da malamai da su hada hannu wuri guda wajen ciyar da...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta ce tsakanin shekarar 2015 shekarar bara, ta kwato kadarori guda dari biyu da goma sha hudu...
Tsohon mai taimakawa Shugaban kasa Muhammadu Buhari kan al’amuran majalisar wakilai ta kasa Kawu Sumaila ya bayyana kafafun yada labarai a matsayin abokan tafiyar da mulkin...