Kudan zuma sun kashe wani babban jami’in hukumar yaki da fasakwauri ta kasa, CUSTOM, mai suna Abba Abubakar. Rahotanni sun ce Abba Abubakar wanda jami’in...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gudanar da wani taro kan lamuran tsaro a fadar Asorok da manyan hafsoshin tsaro na kasar nan. Ana dai sa ran...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano ta tabbatar da cewar za ta duk mai yiwuwa wajen ganin ta tabbatar da kudurin gwamnatin Tarayya wajan ganin ta hana...
Gwamnatin tarayya ta gargadin masu rike da sarautar gargajiya a jihar Zamfara da sauran al’ummar jihar da kada su bawa ‘yan ta’addar yankin mafaka, kasancewar hakan...
Wasu ‘yan fanshi da makami sun kashe mutane bakwai a wani bankin kasuwanci da ke garin Ido-ani a yankin karamar hukumar Ose a jihar Ondo. ...
Shugaban karamar hukumar Wukari a jihar Taraba Mr. Daniel Adi, ya ce, mutane goma sun rasa rayukansu sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin kabilun Tivi...
Hukumar rabon arzikin kasa (RMAFC), ta ce nan gaba kadan ba da dadewa ba, za ta fara bincikar bankuna game da harajin da ake karba akan...
Daraktan kwalejin kimiyya dake Dawakin Kudu Malam Abdullahi Musa Gezawa, ya bukaci masu hannu da shuni da sauran mutane da su himmatu wajen bayar da gudunmawa...
Masu sauraron shirin Al-Azkar barkan mu da haduwa da ku, a cikin shirin na yau Juma’a 05-04-2019. Wannan sashen ne ya fi amfanar ku a cikin...
Acikin shirin Muleka Mu Gano na jiya Litinin 01-04-2019 mun kawo muku rahoto na musamman akan bikin ranar zolaya ta duniya wadda aka fi sani April Fool...