Jigo a cibiyar binciken harkokin Noma a ƙasashe masu zafi ta ICRISAT Dakta Hakeem Ajegbe ya yi kira ga manoma da su karbi tsarin noman Dawa...
Wani kwarararran likita da ke aiki a hukumar lafiya ta duniya WHO Dakta Abdulkareem Muhammad, ya ce masu fama da lalurar ciwon Suga na cikin barazanar...
Sabon zababben gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya shawarci mutanen da suka sayi fili a jikin gine-ginen gwamnati, da su dakatar da yin gini...
Majalisar dinkin duniya ta ce, yan Najeriya sama da miliyan 64 ne ke fama da matsalar ƙarancin abinci. Hukumar samar da Abinci ta majalisar dinkin duniya...
Majalisar dokokin a jihar Kano ta bukaci Zababbun ‘Yan Majalisun jihar da hukumar INEC ta baiwa shedar cin zabe, da su gabatar shedar tasu ga ofishin...
Masana da masu fashin baki a fannin siyasa a Jihar Kano na cigaba da bayyana hasashensu da kuma nazari kan yadda sabuwar gwamnatin da Abba Kabir...
Jagoran Jam’iyyar NNPP a jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi watsi da zargin da ake masa na shirya yi wa zababben gwamnan jihar Abba...
Yayin da zaɓaɓɓen gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya karɓi shedar lashe zaɓensa a yau Laraba, Mataimakin Gwamnan kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar APC...
Hukumar kula da aikin hajji ta ƙasa NAHCON ta ce, akwai yiwuwar samun karin farashin kuɗin aikin Hajji a bana. A cewar NAHCON hakan ya biyo...
Kungiyar tuntuba ta Arewa Consultative Forum ta yi zargin cewa siyasar kabilanci da bambancin addini da wasu suka nuna a zabukan da aka kammala a baya-bayan...