Majalisar dokokin Kano ta bukaci gwamnati ta umarci masu kangwaye a jihar nan, da su gine shi ko su sayar domin inganta tsaro. Hakan ya biyo...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya ce, “Zan Jagoranci yiwa Hon. Ali Sani Madakin Gini kiranye daga Majalisar Tarayya, domin al’ummar...
Wasu daga cikin tsofaffun daliban sakandaren Gwale Goba, sun samar da tallafin Littattafai guda dubu daya da dari Tara. Mutanan da suka samar da littattafan sun...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin farfado da masana’antu da ke fama da matsalolin neman durkushewa ta hanyar tallafa wa masna’antun da ake da su tare...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci dukkan wanda hukuncin da kotun daukaka kara ya shafa kan masarautun jihar da ya tabbatar da ya yi biyayya ga umarnin...
Cibiyar dake bincike kan harkokin Noma a kasashe masu Zafi a jami’ar Bayero wato Center For Dry Land Agriculture ta ce duk mutumin da ya samu...
Gamayyar kungiyoyin masu bukata ta musamman a Kano sun nesanta kansu daga cikin mutanan dake yunkurin shirya zanga-zanga kan jinkirin da aka samu na samar da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ƙara adadin kuɗin kasafin shekarar 2025 daga biliyan 549 zuwa biliyan 719, wanda hakan ya biyo bayan buƙatu da koke-koken al’umma...
Kungiyar tsofaffun Daliban makarantar Sakandaren Gwale wato Goba, Aji na Alif 1994 ta bukaci kungiyoyin Dalibai da su rinka yin wani abu da zai ciyar da...
Wazirin Dutse Alhaji Bashir Dalhatu ya ce, dole sai Iyaye sun taimakawa Ilimin Yayan su idan har ana san samun ci gaban Ilimi yadda ya kamata...