

Gwamnatin Tarayya ta yi watsi da rahoton wasu ‘yan Majalisar Dokokin Amurka da suka zargi Najeriya da nuna wariya ta addini, tana mai cewa babu wata...
An gano gawarwakin ’yan kasuwar da aka kai wa hari aka kashe a hanyarsu ta zuwa ƙaramar hukumar Pankshin daga Jos, inda aka birne su a...
Gwamnanatin jihar Jigawa a ta ce tana iya bakin ƙoƙarinta don ganin an saki yarinyar nan Walida Abdulhadi ƴar asalin jihar da ake zargin wani jami’in...
Sabon harajin kashi 15 cikin 100 da shugaban Amurka, Donald Trump ya laftawa dukan ƙasashen duniya ya fara aiki. Shugaban ya sanar da matakin ne,...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata fara hukunta masu lika fasta wato duk wata takarda da take dauke sako a gine-ginen gwamnati. A wata sanarwa...
Mataimaki na Musamman ga tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ya bayyana damuwa kan halin lafiyar ubangidansa yayin da yake...
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake bayyana kudurinsa na kafa rundunar ‘yan sandan jihohi domin dakile matsalar rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban na...
Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMET ta ce jihohin Arewa za su fuskanci yanayin hazo da iska na tsawon kwanaki uku daga yau Litinin zuwa...
Hukumomin tsaro sun ceto mutane 21 da aka yi garkuwa da su tare da cafke mutane hudu a Dutsen Dargaza da ke Karamar Hukumar Danmusa ta...
Kungiyar Kare Haƙƙin Dan Adam, ta Amnesty International ta bukaci da a kawo ƙarshen ayyukan ’yan ta’adda a Jihar Zamfara, da ta ce rashin tsaro ya...