

Wani tsagi na jam’iyyar PDP, ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki SAN, ya ɗaukaka ƙara kan umarnin kotu da ya ba da izinin kama shi. Turaki ya...
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana cewa jam’iyyar PDP na nan da ƙarfinta duk kuwa da ƙalubalen da take fuskanta. Saraki...
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ASUU ta sake jaddada matsayinta kan sabon tsarin albashi da aka amince da shi, inda ta ba gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki huɗu...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa Gwamnatin Tarayya na ƙara ɗaukar matakai domin samar da wadatatciyar wutar lantarki a faɗin Najeriya....
Akalla sojoji 11 da jami’in ‘yan sanda guda 1 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi musu kwanton bauna a kauyen Giro Masa da...
An gudanar da janaizar Marigayi Hafsat Yusif, wadda ta haifi jarirai biyar jiya Laraba a Asibitin kwararu na Murtala Muhammad a nan Kano. Ma’aikatar Lafiya ta...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja dake Zaman ta a Maitama ta Bada umarnin a kamo Mata Barrister Kabiru Turaki SAN domin ya gurfana a gaban...
Ƙungiyoyin ma’aikatan lafiya ƙarƙashin inuwar JOHESU da sauran Ƙungiyoyin da ke aikin Lafiya sun sanar da shirinsu na gudanar da zanga-zanga a fadin Najeriya musamman ma...
Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da cewa jami’an sun yi nasarar ceto sakataren gudanarwa na karamar hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, bayan kwanaki da aka sace...
Wani jirgin kasuwanci na farko mai dauke da fasinjoji daga yankin Caribbean ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe International Airport, a wani sabon mataki...