

Mai martaba Sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan marigayi fitaccen malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya...
Ma’aikatu da Hukumomin Gwamnatin jihar Jigawa sun fara ziyartar kwamitocin Majalisar dokoki domin kare kasafin kudinsu na badi bayan Gwamna Malam Umar Namadi ya gabatarwa da...
Sabon ministan tsaron Najeriya Christopher Musa, ya bukaci mutane da su daina biyan kudin fansa ga masu yin garkuwa da mutane. Janar Christopher Musa mai Ritaya,...
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da naɗin Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro. Zaman majalisar ya cika da ruɗani a yau Laraba yayin da...
Gwamnatin jihar kano da ke arewa maso yammacin Najeriya ta ce za ta yi duk mai yuwa wajen dakile duk wata barazana ta rashin tsaro a...
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana yau Laraba, 3 ga Disamba, 2025, a matsayin ranar da za’a tantance Janar Christopher Gwabin Musa mai ritaya a matsayin sabon...
An sako Masu bauta 38 da aka sace a cocin Kwara da ke ƙaramar hukumar Eruku a baya baya nan, a harin da ya yi sanadiyyar...
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sanar da ficewar sa daga jam’iyyar PDP, mai adawa ta kasa. Adeleke ya sanar da hakan ne ta shafin sa...
Kungiyar tuntuba ta Arewa ACF, ta karyata wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda ke zargin ta da goyon bayan yi wa...
Kungiyar gwamnoni jihohin Arewacin Najeriya, ta bayyana cewa samar da yan sandan jihohin zai taimaka musamman wajen magance matsalar rashin tasaro da ke addabar kasar, musamman...