Jami’ar Bayero da ke Kano ta sanar da ranakun Alhamis, juma’a da kuma Asabar,18, 19, 20 ga watan da muke ciki na Maris a matsayin ranakun...
‘Yan bindiga sun kai hari rukunin gidajen jami’an hukumar kula da filayen jiragen saman kasar nan da ke garin Kaduna, inda suka sace mutane tara. Rahotanni...
Shugaban karamar hukumar Ungogo Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya amince da nadin manyan masu bashi shawara guda ashirin. A cikin wata sanarwa mukaddashin sakataren karamar hukumar...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce ba zai amince a yi masa allurar rigakafin cutar corona ba duk kuwa da cewa sauran takwarorinsa gwamnoni sun...
Ƴan bindiga sun hallaka mutum biyu tare da yin garkuwa da mutane biyu a ƙaramar hukumar Rano. Ƴan bindigar sun afkawa wasu ƙauyuka a ƙananan hukumomin...
Zauren haɗin kan malamai da ƙungiyoyi na jihar Kano ya ce, har yanzu malamai suna nan a kan tuhumar da suke yiwa Sheikh Abduljabbar Kabara. Hakan...
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wannan jawabi ne lokacin da ya jagoranci wata tawaga ta musamman zuwa gidan gwamnatin jihar Delta da ke garin...
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da cewa jami’an tsaro sun samu nasarar kama wani soja da budurwarsa wadanda ake zargin suna samarwa ‘yan bindiga makamai da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci sabbin hafsoshin tsaron kasar nan da su yi duk me yiwuwa wajen kawo karshen ayyukan ‘yan ta’adda a kasar nan...
Malamin nan Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya yi watsi da shirin dakatar da muƙabala da kotu ta bada umarnin. Malam Kabara ya bayyana hakan ne, ta...