Kungiyar malaman Jami’o’i ta kasa ASUU ta bukaci gwamnatin tarraya da ta taimakawa wadanda suka jikkata a zanga-zangar rushe ‘yan sanda ENDSARS. Wannan na cikin wata...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanya dokar hana zirga-zirga a kananan hukumomi 23 na jihar. Kwamishinan cikin gida da al’amuran tsaro na jihar Kaduna Samuel Arwan ne...
Shugaban hukumar hasashen yanayi ta kasa Mr. Clement Nze ya ce, gwamnatin tarayya zata raba tallafi ga wasu jihohin kasar nan da ambaliyar ruwa ta shafa...
Kwalejin ilimi ta tarayya a nan Kano FCE ta tsayar da ranar litinin 2 ga watan Nuwamba mai kamawa a matsayin ranar da za a koma...
Kwamitin shugaban kasa da ke bincike kan ayyukan ‘yan sanda ya ba da shawarar hukunta ‘yan sandan SARS 16 sakamakon zarginsu da kisan kai a jihohin...
Gwamantin Kano ta ce zata cigaba da kyautata alakar ta da Kasar Indiya wacce aka jima ana yin ta. Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana...
Gwamnatin jihar Katsina tare da tallafin hukumar raya kasashe ta Birtaniya DFID, sun raba kudi naira miliyan 188 ga wasu dalibai mata guda dubu uku da...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta amince da sabuwar dokar hakar ma’adanai a Jihar, wadda ta ba da damar haka tare da karbar kudaden haraji daga masu...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dage zaben cike gurbi na ‘yan majalisar dattijai guda 6 da ma sauran zabukan da ta shirya...
Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa DSS ta nemi haɗin kan masu amfani da kafafen sada zumunta don tabbatar da zaman lafiya a Kano. Daraktan hukumar...