Kasar nan, kasa ce mai al’adu daban-daban da addinai da kuma kabilu shima daban-daban da suka tasamma fiye da dari biyu 200. Daga cikin Manyan Harsunan...
Daga Abdullahi Isah. A jiya Talata ne kotun kolin kasar nan ta yanke hukuncin, soke nasarar da gwamnan jihar Imo Emeka Ehedioha ya samu a zaben...
Daga Abudullahi Isa A rana irin ta yau a alif da dari tara da sittin da shida (1966), wasu tsagerun sojoji ‘yan kabilar Igbo, karkashin jagorancin...
An dauki wannan hoton a shekarar 2019 lokacin da direbobi suka tare hanyar Kaduna zuwa Abuja sakamakon kisan wani direba. Rahotonni daga jihar Kaduna na cewa...
Hukumar zabe mai zamankanta ta kasa INEC ta ce babu wani dan bautar kasa da zata tura karamar Hukumar Bebeji domin gudanar da aikin zaben cike...
Daga A cikin wani sabon rahoto da shafin Firmfare dake kasar India ya fitar ya nuna cewa ana saran manyan jaruman biyu zasu iya fitowa tare...
Babban limamin massalacin juma’a na tokarawa Malam Ado Ya’u ya ce shuwagabanin kananan hukumomi su mai da hankali a kan al’ummar da suke jagoranta a nan...
Shugaban Kungiyar kwadago na kamfanoni masu zaman kansu na jihar Kano Kwamared Ali Baba, ya zargi masu rike da sarautun gargajiya musamman masu unguwanni na Kano...
Mazauna garin Tokarawa dake yankin karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano, sun koka tare da yin kira ga gwamnatin jihar kano kan ta kawo musu dauki...
Wata matashiyar amarya mai suna Atika Isah yar asalin unguwar Sunusi dake jihar Kaduna ta rasa ranta a yayin da ake dab da fara shirye-shiryen bikin...