A yau Alhamis ne gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da tsohon kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, gaban wata babbar kotun jihar bisa zargin...
Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a zauren majalisar kasar dattijai sanata Shehu Sani ya ce shi da sauran abokan aikin sa na karbar kimanin naira...
Jakadan Najeriya a kasar Chadi Muhammad Dauda ya buya sakamakon barazana da rayuwarsa da ya ce ana yi tun bayan ba’asin da ya bayar gaban kwamitin...
Kasar Saudi Arebiya ta baiwa kasar nan tallafin kayayyakin jin kai da kudin-su suka kai naira biliyan uku da miliyan dari shida domin rabawa ga mutanen...
Wani hafsan sojin kasar nan ya musanta cewa ‘yan matan Sakandaren Dapchi da mayakan Boko-Haram suka sace a baya-bayan nan an boye su ne a wani...
Kungiyar bada agajin gaggawa ta red cross ta musanta rahotannin da ke cewar mayakan boko harmam sun hallaka ma’aikatanta. A ranar Alhamis ne mayakan boko Haram...
‘yar fafutukar kare hakkin dan adam Aisha Wakil ta yi ikirarin cewar wani bangare na kungiyar Boko Haram ya tuntube ta inda suka sanar da ita...
Cibiyar kula da cututtuka ta kasa ta ce mutane saba’in da biyu ne suka rasa rayukansu tun bayan bullar cutar Lassa Fever a ranar daya ga...
Rundunar sojin saman kasar nan ta tura da jiragen saman yaki kirar jet guda dari domin binciko ‘yan matan sakandaren Dapchi da ‘yan Boko-Haram su ka...
Gwamnatin tarayya ta kafa wani kwamitin mai mutum 12 don tabbatar da fito da sahihan bayanan da ya sanya aka sace daliban makarantar Sakandaren DAPCHI dake...