Mai Martaba Sarkin Hadejia kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje, ya ce, ya kamata al’umma da kuma kungiyoyi su mayar da hankali...
Rundunar sojin Najeriya ta Operation Safe Heaven, ta ce, ta daƙile wani yunkurin kai hari a ƙauyen Teegbe da ke karamar hukumar Bassa ta jihar Filato,...
Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya sanya hannu kan dokar samar da wasu sabbin hukumomi guda huɗu. Babban daraktan yaɗa labaran gwamnan Sunusi Bature Dawakin...
Gwamnatin jihar Kano, ta dakatar da aikin duben tsaftar muhalli na watan nan da muke ciki na Afrilu domin bai wa daliban da za su rubuta...
Hukumar tace Fina-finan da Dab’i ta Jihar Kano, ta ce tana kan gudanar da bincike domin gano yadda mawaki Hamisu Breaker ya saki sabuwar wakarsa mai...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana cewa za ta fara yi wa matasa ‘yan hidimar kasa da kuma masu...
Ministan Kudi da Tattalin Arziki na Najeriya Wale Edun, ya tabbatar da cewa, ana gudanar da bincike kan asusun kamfanin mai na NNPCL, domin inganta tsarin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da hana sauraron wata sabuwar Wakar Hamisu Breaker mai suna Amanata. Mataimakiyar Babban Kwamandan hukumar ta Hisbah a ɓangaren...
Hukumar kare hakkin masu sayen kayayyaki ta jihar Kano watau Kano Consumer Protection Council, ta ce, zata fara yi wa yan kasuwar da ke gudanar da...
Sanata Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila, mai wakiltar mazabar Kano ta Kudu, ya tabbatar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP ba tare da komawa wata jam’iyyar ba. Wata...