Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya aike wa majalisar dokokin jihar wasiƙar neman sahalewa dokar kare ƙananan yara ta bana. Shugaban majalisar dokokin Injiniya...
Babbar kotun tarayya da ke Gyaɗi-gyaɗi a Kano bisa jagorancin mai shari’a Lewis Alagua ta ƙi amince wa da buƙatar lauyan Malam Abduljabbar Kabara. Malam Kabara...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, akwai yiwuwar ya rushe gadar sama ta Ƙofar Nassarawa. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin Kwamishinan yaɗa...
Ku ci gaba da bibiya ana sabunta wannan shafi da sabbin bayanai kan yadda zaman kotun ke kasancewa.
Gwamnatin jihar Kano ta amince za ta shirya muhawarar ilimi tsakanin shekh Abdul-Jabbar Nasir Kabara da kuma malaman Kano. Kwamishinan addinai na jihar Kano Dr Muhammad...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta saki hoton matar da ake zargi da yin ajalin ƴar aikinta. Mai magana da yawun ƴan sandan Kano DSP. Abdullahi...
Jama’a a kafafen sada zumunta na neman rundunar ƴan sandan Kano da ta bayyana hoto da bidiyon wadda ake zargi da kisan ƴar aiki. Bisa al’ada...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta samu hujjoji a kan matar da ake zargi da hallaka ƴar aikinta a Kano. Mai magana da yawun...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatarda yin nasarar kama wasu matasa biyu da ake zargi da laifin kashe wani dan kugiyar sintiri a gidansa dake...
Jama’a da dama na ci gaba da yin tsokaci kan rahoton rundunar ƴan sandan Kano game da rasa ran wata ƴar aiki. Tun da farko an...