

Gwamnatin tarayya ta ce kimanin ‘yan kasar nan 684 ne suka kamu da cutar corona a kasashen waje, yayin da dubu 13, 844 basa dauke da...
Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa reshen jami’ar kimiyya da fasaha ta Wudil “KUST” ta bayyana bakin cikin ta kan matakin da gwamnatin Kano ta dauka na...
Jihar Kano ta dawo mataki na 8 daga mataki na 7 na yawan masu dauke da cutar Corona a kasar nan. Hakan na cikin sanarwar da...
Makwabta da haɗin kan ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Human Right Network da kuma jami’an ‘yan sanda, sun samu nasarar kuɓutar da wani matashi da...
Shugaban jami’ar Bayero mai barin gado, Faresa Muhammad Yauza Bello, ya jinjinawa kamfanin gine-gine na Usman Yahya Kansila wato UYK bisa kammala ginin sabuwar majalisar dattijai...
Gwamnatin jihar Kano tace sama da Manoman Alkama dubu dari ne zasu sami Tallafin Noman a shekarar bana. Mai taimakawa mataimakin gwamna Kano, a fanin yada...
Daga Shamsiyya Farouk Bello Yayin da ake ci gaba da gangamin aikin rarraba maganin rigakafin zazzabin cizon Sauro anan jihar Kano, a unguwar Tukuntawa dake yankin...
Gwamnatin jihar Kano tayi barazanar garkame wani asibiti mai zaman kasan da ake Sahara da ke karamar hukumar Tarauni a nan Kano sakamakon rashin tsafta. Hukumar...
Daga Hassan Muhammad Auwal Bikin Bude Sabon ginin ofishin majalisar dattijai ta jami’ar Bayero ta Kano, wanda ake yi halin yanzu. Ministan Ilimi Mallam Adamu Adamu...
Daga Bilal Nasidi Ma’azu Mahautan dake Kasuwar Kurmi cikin karamar hakumar birni sun bukaci gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki a nan Kano,dasu sanya baki,kan...