Hukumar Kula da Makarantun Islamiyya ta jihar Kano ta bukaci Malaman Islamiyya da dalibai da su kara hakuri don kuwa gwamnati na dab da kammala tattaunawa...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa mutane 16 ne suka kamu da cutar COVID-19 a jiya daga cikin mutane 619 da aka yi musu gwajin...
Al’umman dake unguwar Fegen-kankara mazabar yarimawa a karamar hukumar Tofa sun yi kira da dabbar Murya ga gwamnatin jahar Kano da ta duba halin da mutanen...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ake yadawa cewar ta sayarwa da dan kasuwar nan ma mallakin Mudassir and Brothers katafaren otal din Daula. A...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gargadi jami’anta da su zamo cikin shirin kota kwana, musamman masu aiki kan hanyar Kano zuwa Kaduna da wadanda ke...
A daren ranar Asabar ne wasu masu garkuwa da mutane suka kutsa cikin gidan dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar karamar hukumar Danbatta, suka sace...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta kama wadanda ake zargi dillalan miyagun kwayoyi ne da ‘yan banga dubu daya da dari biyar da tamanin da...
Wata babbar kotu da ke zaman ta a Bompai, ta yanke hukuncin daurin shekaru goma sha hudu ga Malam Nafi’u Abdullahi, mai shekarun Ashrin da Takwas,...
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da cewa, a ranar Larabar an yiwa mutane 427 gwajin cutar Corona, kuma sakamako ya nuna cewar 4 daga ciki suna...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayyana takaicin ta kan yadda tace kotu ta bayar da belin wadanda ake zargi...