Wani kwararren lauya a nan Kano Barista Abbas Haladu Gawuna, ya bayyana cewa Kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 wanda aka yiwa gyara ya kirkiri kotuna...
Wasu daga cikin shugabannin makarantu a jihar Kano sun koka cewar har zuwa yanzu gwamnatin jihar Kano bata sakar musu isassun kudaden gudanarwa ba wanda za...
Yan uwan wani matashi mai suna Baffa a nan Kano, sun koka bisa zargin da suke yiwa jami’an ‘yan sanda na sashen da ke yaki da...
Yan sanda sun gurfanar da matashin nan Salisu Idris a gaban kotun majistret mai lamba 11 da ke sakatariyar Audu Bako a nan Kano. Sai dai...
Kotun sauraran kararrakin zaben gwamnan jihar Kano ta tsayar da jibi Laraba a matsayin ranar ta karshe da zata yanke hukuncin wanda ya samu nasarar zaben...
Sakataren yada labarai na gwamna Kano Abdullahi Ganduje ,Abba Anwar ya musanta rade-raden da ake yadawa cewar gwamnatin Kano na shirin yunkurin sauya wa sarkin Kano...
Kotun sauraron kararrakin zaben majalisun dokokin Jiha da na tarayya da ke zamanta nan Kano ta kammala zamanta baki-daya bayan sauraron kararakkin zabe guda talatin da...
Wani lauya mai zaman kansa a nan kano Barista Umar Usman Dan Baito, ya ce shari’ar musulunci ta halastawa iyaye yiwa yayansu auren fari, Barista Dan...
Kungiyar tarayyar Turai ta ware fiye da Euro miliyan dari da hamsin domin tallafawa Najeriya wajen inganta sauyin yanayi Jakadan kungiyar tarayyar Turai Ketil Karlsen...
Wata matashiya da har kawo yanzu ba a kai ga gano ko wacece ba ,a unguwar Gayawa a hukumar Ungogo, ta kama wata ‘yar karamar yarinya...