

Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan kasar nan NPA ta ce damar makin da Najeriya ke da su a birnin tarayya Abuja na bunkasa harkokin Noma...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce, nan da karshen wata mai kamawa gwamnatinsa za ta kammala biyan dukkan hakkokin tsoffin Kansilolin Kano da...
Majalisar Shura da gwamnatin Kano ta kafa ya sanar da dakatar da Malam Lawan Shuaibu Triumph daga yin wa’azi. A wani taron manema labarai da Sakataren...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi tur da Allah wadai da matakin da Kwamishinan ƴan sanda na jihar Kano ya ɗauka na ƙin...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta kammala tantance mutane biyu da gwamnan Abba Kabir Yusuf, ya aike mata domin naɗa su muƙaman kwamishinoni. Gwamna Abba Kabir...
Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Laraba a matsayin ranar hutu a fadin ƙasar domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun ƴancin kai. Hakan na...
Gamayyar kungiyoyin Kansilolin jihar Kano na ƙananan hukumomi 44, sun buƙaci mutane da su tabbatar da cewa, sun fito domin yin rijistar katin zaɓe saboda da...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tura sunayen Barrister Abdulkarim Kabir Maude, da Dr. Aliyu Isa Aliyu zuwa majalisar dokokin jiha domin tantancewa a...
Ana zargin wani matashi mai suna Mutawakkil wanda aka fi sani da Tony, da hallaka kakanninsa ta hanyar caka musu Wuka a unguwar Kofar Dawanau da...
Gwamnan jihar kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga dukkanin waɗanda suka karɓi kuɗin hakkinsu na garatuti da su kasance masu mayar da...